Tinubu Ya Naɗa Hakeem Baba Ahmed A Matsayin Mai Bayar Da Shawara Na Musamman
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Mai Magana da Yawun Ƙungiyar Dattawan Arewa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed a matsayin Mai Bayar da Shawara na Musamman a Kan Harkokin Siyasa a Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima.
Baba-Ahmed!-->!-->!-->…