PDP Ta Yi Allawadai Da Jawabin Tinubu Kan Halin Da Ƙasa Ke Ciki
Jam’iyyar Peoples Democratic, PDP, ta bayyana jawabin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan Halin da Ƙasa ke Ciki na ranar Litinin a matsayin wani baƙin labari da yake tunawa ƴan Najeriya irin a alƙawuran Muhammadu Buhari waɗanda ba su!-->…