Yara a Jigawa Sun Karɓi Iko da Majalisar Jihar don Neman Haƙƙi da Cigaban Ilimi
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
A wani abin yabo don tunawa da Ranar Yara ta Duniya ta 2024, yara a Jihar Jigawa tare da tallafin UNICEF sun karɓi iko a Majalisar Jiha don neman haƙƙoƙinsu da makomarsu.
Zaman majalisar,!-->!-->!-->!-->!-->…