Ana Zargin Wani Basarake Da Yin Fyaɗe Da Sa Wa Yarinya Ƙanjamau A Jigawa
Ana zargin Digacin Ɗan Gulam da ke Ƙaramar Hukumar Gwaram a Jihar Jigawa, Umar Ibrahim da yin fyaɗe da yi wa yarinya mai suna Hannatu Yahaya ciki da kuma sanya mata cutar ƙanjamau.
Wannan na ƙunshe ne a wasiƙar da Babban Mai Shigar da!-->!-->!-->…