YANZUNNAN: Mutum 2 Sun Mutu, 2 Sun Jikkata A Rugujewar Gini A Kano
Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta tabbatar da mutuwar mutane biyu da jikkatar wasu biyu a lokacin da wani bene mai hawa biyu ya rufta a unguwar Noman’s Land, da ke Ƙaramar Hukumar Fagge a Jihar Kano.
Dr. Nuraddeen!-->!-->!-->…