DA ƊUMI-ƊUMI: Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Gwamnan Nasarawa Ta Bai Wa Ɗan Takarar…
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamna da ke zamanta a Jihar Nasarawa ta soke zaɓen da aka yi wa Gwamna Abdullahi Sule na jihar inda ta bayyana ɗan takarar jam’iyyar PDP, David Ombugadu a matsayin wanda ya lashe zaɓen.
Da yake karanta!-->!-->!-->…