Gwamnan Jigawa Ya Gargaɗi JSIEC Da Ta Bayar Da Dama Ga Duk Jam’iyyu A Zaɓen Ƙananan Hukumomin Da Ke…
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya gargaɗi Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Jigawa, JSIEC da ta bayar da dama ga kowacce jam’iyya a zaɓuɓɓukan ƙananan hukumomi da ke tafe a jihar.
Wannan na ƙunshe ne cikin takardar sabunta!-->!-->!-->…