Zargin Aikata Biɗala: Jami’in Hisbah Na Kano Ya Musanta Jita-Jitar Ƙarya A Kan Kwamishinan Jigawa Da…
Daga Mika'il Tsoho, Dutse
Wani jami’i na rundunar Hisbah ta Jihar Kano mai kula da yankin Yankaba a cikin birnin Kano, Malam Aliyu Usman, ya musanta wata murya da ke yawo a kafafen sada zumunta, wadda ake ikirarin cewa Hon. Auwal!-->!-->!-->…