Sabon Dan Majalissar Wakilai Ya Bayar Da Gudunmawar Shanu 59 Don Bikin Sallah A Mazabarsa
Sabon Dan Majalissar Wakilai mai jiran rantsuwa na Mazabar Gwamnatin Tarayya ta Maru/Bungudu a Jihar Zamfara, Abdulmalik Zubairu a jiya Talata, ya bayar da gudunmawar shanu 59 ga al’ummar mazabarsa domin gudanar da bikin karamar sallah.
!-->!-->!-->…