YANZU-YANZU: Ƙungiyar Ƙwadago Ta Cimma Matsaya Da Gwamnati
Gwamnatin Tarayya da haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago sun cimma matsaya kan cewa, ƙarin mafi ƙarancin albashi na naira 25,000 da Tinubu ya sanar a jawabinsa na yau ya haɗa da dukkan wani ma'aikaci a Najeriya.
Ƙungiyar ta kuma bayyana cewar!-->!-->!-->…