Za A Ci Gaba Da Tsare Waɗanda Ake Zargi Da Ƙaryar KAROTA Su 25 A Kano
Wato Kutun Majistare a Kano jiya Talata, ta bayar da umarnin ci gaba da tsare wani da ake kira Aminu Salisu da wani Kamilu Yusuf da kuma wani Baba Jibril da sauran wasu mutane 22 waɗanda aka kama suna mallakar takardun bogi na Hukumar Kula!-->…