Wani Mutum Ɗan Shekara 50 Ya Kashe Agolan Gidansa A Jigawa
Rundunar ƴansandan Jihar Jigawa ta kama wani mutum ɗan shekara 50 mai suna Ibrahim Adamu da gangancin yin amfani da abu mai kaifi wajen yanka agolan gidansa ɗan shekara huɗu a duniya.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar Ƴansandan Jihar!-->!-->!-->…