Matasan Arewa Sun Buƙaci Da A Cire Minista Keyamo Da Gwamnan CBN
Kwamitin Aiyyukan Haɗinguiwa na Ƙungiyoyin Matasan Arewa ya yi kira da a cire Ministan Kula Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo da gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Yemi Cadoso saboda shirinsu na mayar da ofisoshin ma’aikatunsu!-->…