Majalisar Dattawa Ta Yi Gargaɗi Kan Kwararowar Ƴan Ta’adda Daga Ƙasashen Ƙetare Zuwa Arewacin…
Majalisar Dattawa ta bayyana damuwa kan kwararowar ƴan ta’adda na ƙasa da ƙasa daga Mali da Burkina Faso, da ke aiki a ƙarƙashin ƙungiyar Lakurawa, zuwa jihohin Kebbi, Sokoto, da Kaduna a yankin arewa maso yamma, da kuma Jihar Neja a arewa!-->…