DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Litinin A Matsayin Hutun Bikin Mawlidi
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 16 ga Satumba, 2024, a matsayin ranar hutu domin bikin Mawlidi a Najeriya.
Ranar Mawlidi dai rana ce ta tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW).
Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi!-->!-->!-->!-->!-->…