NAƊIN MINISTOCI: Tinubu Ya Naɗa Kansa Babban Ministan Mai, Zai Rantsar Da Ministoci Ranar Litinin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kansa Babban Ministan Albarkatun Mai na ƙasa yayin da ya naɗa tsohon sanata, Sanata Heineken Lokpobiri a matsayin Ƙaramin Ministan Albarkatun Mai.
Kamar dai yanda ya kasance a shugaban ƙasar da ya!-->!-->!-->…