YANZU-YANZU: Tinubu Ya Naɗa Jamila Da Ayodele A Matsayin Ministocin Matasa
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Dr. Jamila Bio Ibrahim da Mr. Ayodele Olawande a matsayin ministocin da za su jagoranci Ma’aikatar Matasa ta Tarayya.
Sanarwar naɗin na su ta fito ne a wani jawabi da Mai Bayar da Shawara na!-->!-->!-->…