DA ƊUMI-ƊUMI: ECOWAS Ta Baiwa Sojojin Nijar Mako 1 Da Su Dawo Da Bazoum Kan Mulki
Mambobin ƙungiya ECOWAS a yau, sun bayar da wa’adin kwanaki bakwai ga sojojin Nijar da su dawo da bin tsarin mulkin ƙasar da kuma maido da Shugaban Ƙasar Muhammad Bazoum kan karagar mulki.
Wannan umarni na shugabannin ƙasashen Afirka ta!-->!-->!-->…