Matsin Rayuwa A Najeriya Na Neman Kayar Da Mutane, Tsarinka Na Bayar Da Tallafi Ba Mafita Ba ce –…
Tsohon Shugaban Soja na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yunwa, talauci, da yanayin tattalin arziki da ke ƙara tabarbarewa a kasar, yana mai cewa lamarin na neman "ƙwacewa gwamnati."
Abubakar ya bayyana hakan!-->!-->!-->…