Muna Nan Kan Bakanmu, Babu Wani Umarnin Kotu Da Ya Hana Mu Yin Zanga-Zanga – NLC
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ta faɗawa Mai Shigar da Ƙara na Gwamnatin Tarayya kuma Babban Sakataren Ma’aikatar Shari’a cewa, babu wani umarnin kotu daga Kotun Ma’aikata ta Ƙasa ko wata kotu da ya hana ma’aikata ƴan Najeriya shiga cikin!-->…