Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Gwamnatin Jihar Kano ta soke lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu da ke faɗin jihar.
Gwamnatin ta ɗauki wannan mataki ne a ranar Asabar da ta gabata, a lokacin zaman tattaunawa tsakaninta da masu makarantu masu zaman kansu a jihar.!-->!-->!-->…