DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar 2023, Ta Riƙe Sakamakon Ɗalibai 262,803
Hukumar Shirya Jarabawa ta Afirka ta Yamma, WAEC, ta saki sakamakon jarabawar WASSCE ta ɗaliban sikandire ta shekarar 2023 a yau Litinin.
Shugaban Hukumar na Najeriya, Patrick Areghan ya ce, cikin ɗalibai miliyan 1,613,733 da suka!-->!-->!-->…