An Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Majalissar Zartarwa ta Kasa, NEC, ta dakatar da shirin janye tallafin man fetur wanda a baya aka tsara cirewa a watan Yunin bana bayan karewar wa’adin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Da take yiwa manema labarai jawabi jim kadan bayan!-->!-->!-->…