Muhimman Abubuwa 10 Da Ya Kamata A Sani Game Da Sauye-Sauyen Majalisar Ministocin Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya yi sauye-sauyen majalisar ministocinsa, inda ya sake nada ministoci 10, ya sallami guda biyar, sannan ya zabi sabbin ministoci guda bakwai don a tantance su a Majalisar Dattawa.
Ma’aikatar Cigaban Yankin Neja!-->!-->!-->!-->…