Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 3, Sun Ƙwato Makamai A Kaduna
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta da ke 1 Division sun kashe ƴan bindiga uku tare da ƙwato makamai da sauran abubuwa a Ƙaramar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna.
A wata sanarwa da Musa Yahaya, mai riƙon Mataimakin Darakta kan Hulɗa!-->!-->!-->…