NLC Za Ta Sake Ganawa Da Gwamnatin Tarayya Kan Cire Tallafi, Ta Jaddada Bukatar Karin Albashi
Manyan ƙungiyoyin ƙwadago biyu a Najeriya za su gana da jami'an gwamnati don kokarin ganin sun amince da sabon mafi karancin albashi da kuma wasu bukatu na ma’aikata bayan da Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin man fetur.
Janye!-->!-->!-->…