Sahihin Jerin Sunayen Ministocin Tinubu Da Sanatoci Suka Aminta Da Su
Majalissar Sanatoci ta kammala tantance mutane 45 cikin 48 da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura mata a ƙoƙarinsa na naɗa su ministoci.
Sanatocin sun tabbatar da amincewarsu da mutane 45 ɗin ne a jiya Litinin 7 ga watan Agusta,!-->!-->!-->…