IMF Ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya Da Ta Kare Talakawa Daga Tasirin Ƙarin Kuɗin Mai
Asusun ba da Lamuni na Duniya IMF ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta kare talakawa daga tasirin ƙarin farashin man fetur.
A wata hira da gidan talabijin na Arise, wakilin IMF a Najeriya, Dr. Christian Ebeke, ya bayyana cewa ana sayar da!-->!-->!-->…