Damagun Na Fuskantar Matuƙar Matsi Kan Ya Kira Taron Shugabannin PDP Na Ƙasa
Mai Riƙon Muƙamin Shugabancin Jam’iyyar PDP, Umar Damagun, na fuskantar matsi kan ya kira taron Shugabannin Jam’iyyar na Ƙasa.
Tun bayan naɗinsa a matsayin mai riƙon shugabancin jam’iyyar a watan Maris na wannan shekarar, Damagun bai!-->!-->!-->…