Taron Majalissar Ɗinkin Duniya; Najeriya Ta Miƙa Babbar Buƙata Ga Duniya
Najeriya ta miƙa buƙatar samun gurbi a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a taron majalissar karo na 79 da ake gabatarwa a birnin New York.
Najeriyar ta ce ta taka muhimmiyar rawa a ayyukan kiyaye zaman lafiya tare da tura fiye!-->!-->!-->…